Kakakin Majalisar Wakilai ya kafa kwamitin Cibiyar Ilimi

Kakakin Majalisar Wakilai ya kafa kwamitin Cibiyar Ilimi


Kakakin Majalisar Wakilai Tajuddeen Abbas, PhD ya kaddamar da kwamitin da zasu kula da Gina katafaren Cibiyan Ilimi Mai taken "Zaria Education City" karkashin Gwamnatin tarayya Wanda tuni  Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Mal. Uba Sani ta bayar da waje don yin wa’annan muhimman ayyuka kamar haka;

i. College of Nursing and Health Sciences Zaria. 

ii. National Open University, Zaria Campus.  

iii.  National Judicial Institute. Zaria.

iv.  College of Education 


Kwamitin ta hada Mutane kamar haka:

• Prof. Shafi’u Abdullahi -Chairman

• Prof. Ahmed Babangida -Member -V. Chairman 

• Prof. Aminu Ladan Sharehu -Member

• Prof. Ahmed Bello -Member

• Prof. Saidu Halidu -Member

• Prof. M L Amin -Member

• Prof. Dalhatu B. Yahaya -Member

• Alh. Umar Waziri, DCOS Admin -Member

• Dr. Ali Waziri -Member

• Engr. Aliyu Shehu -Member

• QS Jamilu Habibu -Member

• Engr. Ibrahim Zailani -Member

• QS Ishaq Sani -Secretary.

Mataimakin shugaban ma aikata na fadar Kakakin Majalisar Wakilan Engr. Jamil Ahmad Muhammad ne ya bayyana haka, a ofishin maza6ar dake Zaria.

Post a Comment

Idan kuna da tambaya akan abinda Baku game ba ko kuma kuma Neman littafin da babu a nan kawai ku ajiye tambayarku a ta comment ko wani shawara da Zaku bamu.

Previous Post Next Post

Sponsored Link

Sponsored Post